Skip to content
Mattiyu 14:26-27

Mattiyu 14:26-27

26
Sa’ad da almajiran suka gan shi yana takawa a kan tafkin, sai tsoro ya kama su. Suka yi ihu don tsoro suka ce, “Fatalwa ce.”
27
Amma nan da nan Yesu ya ce musu, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options