Skip to content
Mattiyu 13:11-12

Mattiyu 13:11-12

11
Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.
12
Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, zai kuwa samu a yalwace. Duk wanda kuma ba shi da shi, ko ɗan abin da yake da shi ma, za a karɓe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options