Skip to content
Mattiyu 13:10-11

Mattiyu 13:10-11

10
Almajiran suka zo wurinsa suka tambaye shi, “Me ya sa kake wa mutane magana da misalai?”
11
Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options