Skip to content
Mattiyu 12:9-10

Mattiyu 12:9-10

9
Da ya ci gaba daga wurin, sai ya shiga majami’arsu,
10
a nan kuwa akwai wani mutum mai shanyayyen hannu. Don neman dalili su zargi Yesu, sai suka tambaye shi suka ce, “Ya dace a warkar a ranar Asabbaci?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options