Skip to content
Mattiyu 12:36-37

Mattiyu 12:36-37

36
Amma ina gaya muku cewa mutane za su ba da lissafi a ranar shari’a a kan kowace kalmar banza da suka faɗa.
37
Gama ta wurin kalmominka za a kuɓutar da kai, kuma ta wurin kalmominka za a hukunta ka.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options