Lompat ke konten
Mattiyu 12:22-23

Mattiyu 12:22-23

22
Sai aka kawo masa wani bebe kuma makaho mai aljani, Yesu kuwa ya warkar da shi, har ya iya magana ya kuma sami ganin gari.
23
Dukan mutane suka yi mamaki, suka ce, “Wannan Ɗan Dawuda ne kuwa?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options