Skip to content
Mattiyu 12:1-2

Mattiyu 12:1-2

1
A lokacin nan Yesu ya bi ta gonakin hatsi a ranar Asabbaci. Almajiransa kuwa suna jin yunwa, sai suka fara kakkarya kan hatsi suna ci.
2
Sa’ad da Farisiyawa suka ga wannan, sai suka ce masa, “Duba! Almajiranka suna yin abin da doka ta hana a yi a ranar Asabbaci.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options