Skip to content
Mattiyu 11:16-17

Mattiyu 11:16-17

16
“Da me zan kwatanta wannan zamani? Suna kama da yara da suke zaune a kasuwa, suna kiran juna, suna cewa,
17
“ ‘Mun yi muku busa, ba ku kuwa yi rawa ba, mun rera waƙar makoki, ba ku kuwa yi makoki ba.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options