Skip to content
Mattiyu 11:16-17

Mattiyu 11:16-17

16
“Da me zan kwatanta wannan zamani? Suna kama da yara da suke zaune a kasuwa, suna kiran juna, suna cewa,
17
“ ‘Mun yi muku busa, ba ku kuwa yi rawa ba, mun rera waƙar makoki, ba ku kuwa yi makoki ba.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options