Skip to content
Mattiyu 10:7-8

Mattiyu 10:7-8

7
Sa’ad da kuke tafiya, ku yi wa’azi, kuna cewa, ‘Mulkin sama ya kusato.’
8
Ku warkar da marasa lafiya, ku tā da matattu, ku tsabtacce kutare, ku kuma fitar da aljanu. A kyauta kuka samu, ku kuma bayar a kyauta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options