Skip to content
Mattiyu 10:22-23

Mattiyu 10:22-23

22
Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya jure har ƙarshe zai sami ceto.
23
Sa’ad da aka tsananta muku a wannan wuri, ku gudu zuwa wancan. Gaskiya nake gaya muku, kafin ku gama zazzaga dukan biranen Isra’ila, Ɗan Mutum zai zo.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options