Skip to content
Markus 8:8-9

Markus 8:8-9

8
Mutanen suka ci, suka ƙoshi. Daga baya, almajiran suka tattara gutsattsarin da suka rage cike da kwanduna bakwai.
9
Wajen maza dubu huɗu ne suka kasance. Da ya sallame su,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options