Skip to content
Markus 7:6-8

Markus 7:6-8

6
Ya amsa ya ce, “Daidai ne Ishaya ya yi annabci game da ku munafukai; kamar yadda yake a rubuce cewa, “ ‘Waɗannan mutane da baki suke girmama ni, amma zukatansu sun yi nesa da ni.
7
A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokokin mutane ne kawai.’
8
Kun yar da umarnan Allah, kuna bin al’adun mutane.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options