Skip to content
Markus 7:20-22

Markus 7:20-22

20
Ya ci gaba, “Abin da yake fitowa daga mutum ne yake ƙazantar da shi.
21
Gama daga ciki, daga zuciyar mutane, mugayen tunani suke fitowa, fasikanci, sata, kisankai, zina,
22
kwaɗayi, ƙeta, ruɗu, ƙazantaccen sha’awa, kishi, ɓata suna, girman kai da kuma wauta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options