Skip to content
Markus 6:31-33

Markus 6:31-33

31
To, saboda mutane da yawa suna kai da kawowa, har ma ba su sami damar cin abinci ba, sai ya ce musu, “Ku zo mu kaɗaita inda ba kowa don ku ɗan huta.”
32
Sai suka tafi a jirgin ruwa su kaɗai, inda ba kowa.
33
Amma mutane da yawa waɗanda suka ga tashinsu, sun gane su, sai suka ruga da gudu a ƙafa daga dukan birane, suka riga su kaiwa can.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options