Skip to content
Markus 5:27-29

Markus 5:27-29

27
Da ta ji labarin Yesu, sai ta zo ta bayansa, a cikin taron, ta taɓa rigarsa,
28
domin ta yi tunani cewa, “Ko da rigunarsa ma na taɓa, zan warke.”
29
Nan da take, zub da jininta ya tsaya, sai ta ji a jikinta ta rabu da shan wahalarta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options