Skip to content
Markus 4:26-27

Markus 4:26-27

26
Ya sāke cewa, “Mulkin Allah yana kama da haka. Wani mutum ya yafa iri a gona.
27
A kwana a tashi har irin yă tsiro, yă yi girma, bai kuwa santa yadda aka yi ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options