Skip to content
Markus 3:13-15

Markus 3:13-15

13
Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
14
Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
15
don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options