Skip to content
Markus 2:3-5

Markus 2:3-5

3
Waɗansu mutum huɗu suka zo wajensa ɗauke da wani shanyayye.
4
Da ba su iya kai shi wurin Yesu ba, saboda taron, sai suka buɗe rufin gidan saman, bisa daidai inda Yesu yake. Bayan da suka huda rami, sai suka saukar da shanyayyen, kwance a kan tabarmarsa.
5
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Saurayi, an gafarta zunubanka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options