Skip to content
Markus 2:1-2

Markus 2:1-2

1
Bayan ’yan kwanaki, da Yesu ya sāke shiga Kafarnahum, sai mutane suka ji labarin zuwansa gida.
2
Mutane suka taru da yawa har ma babu wuri, ko a bakin ƙofa ma, sai ya yi musu wa’azin bishara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options