Skip to content
Markus 14:41-42

Markus 14:41-42

41
Da ya koma sau na uku, sai ya ce musu, “Har yanzu kuna barci, kuna hutawa ba? Ya isa! Lokaci ya yi. Duba an ba da Ɗan Mutum a hannun masu zunubi.
42
Ku tashi! Mu tafi! Ga mai bashe ni ɗin yana zuwa!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options