Skip to content
Markus 11:29-30

Markus 11:29-30

29
Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
30
Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options