Skip to content
Markus 1:23-24

Markus 1:23-24

23
Nan take, sai wani mutum mai mugun ruhu a majami’arsu, ya ɗaga murya ya ce,
24
“Ina ruwanka da mu, Yesu Banazare? Ka zo ne don ka hallaka mu? Na san wane ne kai, Mai Tsarki nan na Allah!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options