Skip to content
Luka 9:20-22

Luka 9:20-22

20
“Amma ku fa, wa, kuke ce da ni?” Bitrus ya amsa ya ce, “Kiristi na Allah.”
21
Yesu ya gargaɗe su da ƙarfi, kada su gaya wa kowa wannan magana.
22
Ya sāke cewa, “Dole ne Ɗan mutum ya sha wahaloli da yawa, dattawa, da manyan firistoci, da malaman dokoki kuma su ƙi shi, kuma dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tā da shi da rai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options