Skip to content
Luka 9:1-2

Luka 9:1-2

1
Bayan da Yesu ya tara Sha Biyun wuri ɗaya, sai ya ba su iko da izini na fitar da dukan aljanu, da na warkar da cututtuka.
2
Ya kuma aike su, su yi wa’azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options