Skip to content
Luka 8:19-20

Luka 8:19-20

19
Sai uwar Yesu da ’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da ’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options