Skip to content
Luka 6:1-2

Luka 6:1-2

1
A wata ranar Asabbaci, Yesu yana bi ta gonakin hatsi, sai almajiran suka fara kakkarya kan hatsi suna murjewa a hannuwansu suna ci.
2
Sai waɗansu Farisiyawa suka ce, “Me ya sa kuke yin abin da doka ta hana yi a ranar Asabbaci?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options