Skip to content
Luka 5:31-32

Luka 5:31-32

31
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options