Skip to content
Luka 5:10-11

Luka 5:10-11

10
Yaƙub da Yohanna, ’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options