Skip to content
Luka 4:5-8

Luka 4:5-8

5
Iblis ya kai shi can kan wani wuri mai tsawo, ya nunnuna masa a ƙyiftawar ido dukan mulkokin duniya.
6
Ya ce masa, “Zan ba ka dukan ikonsu da darajarsu, gama ni aka danƙa wa, kuma zan bai wa duk wanda na ga dama.
7
Saboda haka in ka yi mini sujada, dukan wannan zai zama naka.”
8
Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, kuma shi kaɗai za ka bauta wa.’”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options