Skip to content
Luka 4:5-6

Luka 4:5-6

5
Iblis ya kai shi can kan wani wuri mai tsawo, ya nunnuna masa a ƙyiftawar ido dukan mulkokin duniya.
6
Ya ce masa, “Zan ba ka dukan ikonsu da darajarsu, gama ni aka danƙa wa, kuma zan bai wa duk wanda na ga dama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options