Skip to content
Luka 4:36-37

Luka 4:36-37

36
Dukan mutanen suka yi mamaki, suka ce wa junansu, “Wace irin koyarwa ce haka? Da ƙarfi da iko, yana ba wa mugayen ruhohin umarni suna kuma fita!”
37
Labarinsa kuwa ya bazu ko’ina a cikin ƙasar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options