Skip to content
Luka 3:12-13

Luka 3:12-13

12
Masu karɓar haraji ma suka zo, domin a yi musu baftisma. Suka yi tambaya, suka ce “Malam, me ya kamata mu yi?”
13
Ya ce musu, “Kada ku karɓa fiye da abin da aka ce a karɓa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options