Skip to content
Luka 24:26-27

Luka 24:26-27

26
Ai, dole Kiristi yă sha waɗannan wahalolin, kafin yă shiga ɗaukakarsa.
27
Sai ya fara bayyana musu daga Musa da dukan Annabawa, abin da dukan Nassi ya faɗa a kansa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options