Skip to content
Luka 24:16-17

Luka 24:16-17

16
Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
17
Sai ya tambaye, su ya ce, “Mene ne kuke tattaunawa da juna a cikin tafiyarku?” Suka tsaya shiru, da damuwa a fuskarsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options