Skip to content
Luka 24:13-16

Luka 24:13-16

13
A wannan rana kuma, biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani ƙauye, da ake kira Emmawus, da suke kusan mil bakwai daga Urushalima.
14
Suna magana da juna a kan dukan abubuwan da suka faru.
15
Da suna magana, kuma suna tattauna waɗannan abubuwa da junansu, sai Yesu da kansa ya zo yana tafiya tare da su.
16
Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options