Skip to content
Luka 23:32-33

Luka 23:32-33

32
Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
33
Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options