Skip to content
Luka 23:18-19

Luka 23:18-19

18
Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
19
(Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options