Skip to content
Luka 22:63-65

Luka 22:63-65

63
Mutanen da suke gadin Yesu suka fara masa ba’a da dūka.
64
Suka rufe masa idanu suna tambaya cewa, “Ka yi annabci! Wa ya mare ka?”
65
Suka kuma yi masa waɗansu baƙaƙen maganganu masu yawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options