Skip to content
Luka 22:56-58

Luka 22:56-58

56
Wata baiwa ta gan shi zaune kusa da wutar. Ta dube shi sosai sa’an nan, ta ce, “Ai, wannan mutum ma yana tare da shi.”
57
Amma ya yi mūsu ya ce, “Mace, ban san shi ba!”
58
Bayan ɗan lokaci kaɗan, wani dabam ya gan shi ya ce, “Kai ma ɗayansu ne.” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ba na cikinsu!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options