Skip to content
Luka 22:49-50

Luka 22:49-50

49
Da masu bin Yesu suka ga abin da zai faru, sai suka ce, “Ubangiji, mu yi sara da takubanmu ne?”
50
Sai ɗayansu ya kai sara ga bawan babban firist, ya sare kunnen damansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options