Skip to content
Luka 22:17-18

Luka 22:17-18

17
Bayan ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, sai ya ce, “Ku karɓa, ku rarraba wa junanku.
18
Ina dai gaya muku, ba zan ƙara sha daga ’ya’yan inabi ba, sai mulkin Allah ya zo.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options