Skip to content
Luka 20:5-7

Luka 20:5-7

5
Sai suka yi shawara da junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai tambaya, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
6
Amma in kuma muka ce, ‘Daga mutane ne,’ dukan mutanen za su jajjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata cewa, Yohanna annabi ne.”
7
Don haka, sai suka amsa cewa, “Ba mu san inda ta fito ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options