Skip to content
Luka 20:34-35

Luka 20:34-35

34
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure,
35
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options