Skip to content
Luka 20:15-16

Luka 20:15-16

15
Sai suka fitar da shi waje, suka kashe shi. “To, me mai gonar inabin zai yi da su?
16
Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options