Skip to content
Luka 2:8-9

Luka 2:8-9

8
Akwai makiyaya masu zama a fili kusa da wurin, suna tsaron garkunan tumakinsu da dare.
9
Sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewaye da su, suka kuwa tsorata ƙwarai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options