Skip to content
Luka 19:5-6

Luka 19:5-6

5
Da Yesu ya iso wurin, sai ya ɗaga ido sama, ya ce masa, “Zakka, ka yi maza ka sauka. Ni kam, dole in sauka a gidanka yau.”
6
Sai ya sauka nan da nan, ya karɓe shi da murna.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options