Skip to content
Luka 19:1-4

Luka 19:1-4

1
Yesu ya shiga Yeriko, yana ratsa ta cikinta.
2
Akwai wani mutum a garin, mai suna Zakka. Shi shugaban masu karɓar haraji ne, mai arziki kuma.
3
Ya so yă ga ko wane ne Yesu, amma saboda taron, bai iya ba, domin shi gajere ne.
4
Saboda haka, ya yi gaba da gudu, kuma ya hau itacen sikamo, don yă gan shi, tun da Yesu zai bi wannan hanyar ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options