Skip to content
Luka 18:21-23

Luka 18:21-23

21
Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
22
Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
23
Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options