Skip to content
Luka 15:5-7

Luka 15:5-7

5
In ya same ta, zai sa ta a kafaɗa da murna,
6
ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’
7
Ina gaya muku, haka za a yi murna sosai a sama, a kan mai zunubi guda ɗaya da ya tuba, fiye da masu adalci tasa’in da tara, waɗanda ba su bukatan tuba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options