Skip to content
Luka 14:5-6

Luka 14:5-6

5
Sai ya tambaye, su ya ce, “In wani a cikinku yana da ɗa, ko bijimi da ya faɗa a rijiya a ranar Asabbaci, ba za ku cire shi nan da nan ba?”
6
Suka rasa abin faɗi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options